Acts 16:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bulus da abokan tafiyarsa suka zazzaga dukan yankin Firjiya da Galatiya, don Ruhu Mai Tsarki ya hana su yin wa’azi a lardin Asiya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَ ظَظْذَاغَ ڧَسَاشٜىٰنْ ڢِرِجِيَ دَ غَلَتِيَ، دُوانْ رُوحُ مَيْ ڟَرْكِے يَهَنَاسُ يِنْ مَغَنَرْ عُبَنْ‌غِجِ أَعَسِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka zazzaga ƙasar Firijiya da ta Galatiya, saboda Ruhu Mai Tsarki ya hana su yin Maganar Ubangiji a ƙasar Asiya.