Acts 17:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen da suka raka Bulus kuwa suka kawo shi Atens sa’an nan suka dawo da umarnai wa Sila da Timoti cewa su zo wurinsa da gaggawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْدَ سُكَيِ وَ بُلُسْ رَكِيَ كُوَ سُكَ كَيْ شِ حَرْ أَتِنَ؞ دَ ذَاسُ دَاوُاْ سَيْ بُلُسْ يَبَاسُ سَڧُواْ ذُوَا وُرِنْ سِيلَ دَ تِمُواْتِ ثٜىٰوَ سُذُواْ سُسَامٜىٰشِ دَسَوْرِ، سَيْ سُكَ تَڢِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗanda suka rako Bulus kuwa, sai da suka kai shi har Atina. Bayan Bulus ya yi musu saƙon umarni zuwa wurin Sila da Timoti, cewa su zo wurinsa da gaggawa, suka tafi.