Acts 17:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda Bulus yake jiransu a Atens, ya damu ƙwarai da ya ga birnin cike da gumaka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ، سَعَدَّ بُلُسْ يَكٜىٰ جِضَانْ سِيلَ دَ تِمُواْتِ أَعَتِنَ، يَيِ بَڧِنْ ثِكِ ڨُورَيْ دَ يَغَ غَرِنْ يَثِكَ دَ غُمَكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, sa'ad da Bulus yake dākonsu a Atina, ya ji haushi ƙwarai da ya ga ko'ina gumaka ne a birnin.