Acts 17:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kana kawo mana ra’ayoyin da suke baƙo a gare mu, kuma muna so mu san mene ne suke nufi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُوانْ بَمُ تَٻَجِنْ إِرِنْ وَطَنَّنْ مَغَنْغَنُبَ؞ مُنَسُواْ مُسَنْ أَبِنْدَ سُكٜىٰ نُڢِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Domin ka kawo mana abin da yake baƙo a gare mu, muna kuwa so mu san ma'anarsa.”