Acts 17:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma da ba su same su ba, sai suka ja Yason da waɗansu ’yan’uwa zuwa gaban mahukuntan birnin, suna ihu suna cewa, “Waɗannan mutanen da suke tā da fitina ko’ina a duniya sun iso nan,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَبَسُ سَامٜىٰسُبَ، سَيْ سُكَ جَٰوُاْ يَسُوانْ دَ وَطَنْسُ مَاسُبِے، سُكَ كَيْسُ حَرْ غَبَنْ مَاسُ شَرِيعَ، سُنَ إِيهُ سُنَ ثٜىٰوَ «مُتَنٜىٰنَّنْ دَسُكٜىٰ تَادَ حَنْكَلِ عَكُواْعِنَ عَدُونِيَا، غَاسُ سُنْذُواْ حَرْ نَنْ مَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da ba su same su ba, suka jawo Yason da waɗansu 'yan'uwa, har gaban mahukuntan garin, suna ihu suna cewa, “Mutanen nan masu ta da duniya a tsaye, ga su sun zo nan ma,