Acts 18:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka yi zarge cewa, “Wannan mutum yana rarrashin mutane su yi wa Allah sujada a hanyoyin da suka saɓa wa doka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَثٜىٰ «وَنَّنْ مُتُمْ يَنَ ڧُواْڧَرِ يَسَا مُتَنٜىٰ سُبَوْتَاوَ اللَّهْ تَهَنْيَرْ دَ كُواْيَرْوَا تَحَنَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
suka ce, “Mutumin nan na rarrashin mutane, wai su bauta wa Allah ta hanyar da Shari'ar ta hana.”