Acts 18:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma da yake ya shafi gardama ce game da kalmomi da sunaye da kuma dokarku, sai ku ji da ita da kanku. Ni ba zan zama mai shari’a kan irin waɗannan abubuwa ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا تُنْدَيَكٜىٰ غَرْدَمَ ثٜىٰ كَوَيْ عَكَنْ كَلْمُواْمِ دَ سُونَيٜىٰ دَ كُمَ كُواْيَرْوَرْكُ، أَيْ، سَيْ كُجِ دَشِ دَكَنْكُ؞ نِے كَمْ، بَنْيِ نِيَّرْ يِنْ شَرِيعَ كَنْ إِرِنْ وَطَنَّنْ أَبُبُوَبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma tun da yake gardama ce kawai a kan kalmomi, da sunaye, da kuma shari'arku, ai, sai ku ji da ita, ku da kanku. Ni kam, ba ni da niyyar yin shari'a irin waɗannan abubuwa.”