Acts 18:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma sa’ad da Yahudawa suka yi hamayya da Bulus suka kuma shiga zaginsa, sai ya karkaɗe tufafinsa a cikin rashin yarda, ya ce musu, “Alhakinku yana a kanku! Ba ni da wani laifi. Daga yanzu zan tafi wajen Al’ummai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا سُكَيِ مَسَ مُسُو، سُنَ ذَاغِنْسَ؞ دُواْمِنْ حَكَ سَيْ يَكَكَّٻٜىٰ تُڢَاڢِنْسَ يَثٜىٰ مُسُ «أَلْحَكِنْ جِنِنْكُ أَوُيَنْكُ! نِے دَيْ بَانِدَ لَيْڢِے؞ دَغَ يَوْ وُرِنْ وَطَنْدَ بَا يَهُودَاوَا بَ ذَانِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da suka mūsa masa, suna ta zaginsa, ya karkaɗe tufafinsa ya ce musu, “Alhakinku yana a wuyanku! Ni kam na fita. Daga yau wurin al'ummai zan je.”