Acts 19:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wata rana mugun ruhu ya amsa musu ya ce, “Yesu kam na sani, Bulus kuma na sani, amma ku kuma su wane ne?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مُوغُنْ رُوحٌ يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ « عِيسَىٰ دَيْ نَسَنْشِ، نَكُمَ سَنْ بُلُسْ، تُواْ، كُو كُمَ كُو وَنٜىٰنٜىٰ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma aljanin ya amsa musu ya ce, “Yesu dai na san shi, na kuma san Bulus, to, ku kuma ku wane ne?”