Acts 19:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Jim kaɗan sai hayaniya ta tashi a dukan birnin. Sai mutane suka cafke Gayus da Aristarkus, abokan tafiyar Bulus daga Makidoniya, suka ruga da zuwa fili da nufi ɗaya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ غَارِينْ دُكْ يَرُوطٜىٰ، جَمَعَ سُكَ رُوغَ ذُوَا ڢِيلِنْ تَارُواْ، سُكَ كَامَ غَايُسْ دَ أَرِسْتَرْكُسْ، مُتَنٜىٰنْ مَكِدُواْنِيَ، وَطَنْدَ سُكٜىٰ أَبُواْكَنْ تَڢِيَرْ بُلُسْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai garin duk ya ruɗe, jama'a suka ruga zuwa dandali da nufi ɗaya, suna jan Gayus da Aristarkus, mutanen Makidoniya, abokan tafiyar Bulus.
Recommended Reading