Acts 19:29 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Jim kaษan sai hayaniya ta tashi a dukan birnin. Sai mutane suka cafke Gayus da Aristarkus, abokan tafiyar Bulus daga Makidoniya, suka ruga da zuwa fili da nufi ษaya.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณููู ุบูุงุฑูููู ุฏููู ููุฑููุทูููฐุ ุฌูู
ูุนู ุณููู ุฑููุบู ุฐูููุง ฺขูููููู ุชูุงุฑููุงูุ ุณููู ููุงู
ู ุบูุงููุณู ุฏู ุงููุฑูุณูุชูุฑูููุณูุ ู
ูุชูููููฐูู ู
ูููุฏููุงูููููุ ููุทูููุฏู ุณูููููฐ ุงููุจููุงููููู ุชฺูขูููุฑู ุจูููุณูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai garin duk ya ruษe, jama'a suka ruga zuwa dandali da nufi ษaya, suna jan Gayus da Aristarkus, mutanen Makidoniya, abokan tafiyar Bulus.