Acts 2:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A ruɗe kuma cike da mamaki, suka tambayi junansu cewa, “Mene ne wannan yake nufi?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَ كُوَ سُكَيِ مَامَاكِ، سُكَ رُوطٜىٰ، سُنَثٜىٰ وَجُونَ «مٜىٰنٜىٰنٜىٰ وَنَّنْ يَكٜىٰ نُڢِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk kuwa suka yi mamaki, suka ruɗe, suna ce wa juna, “Me ke nan kuma?”