Acts 2:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Bitrus ya miƙe tsaye tare da Sha Ɗayan nan, ya ɗaga muryarsa ya yi wa taron jawabi ya ce, “’Yan’uwana Yahudawa da dukanku da kuke zama cikin Urushalima, bari in bayyana muku wannan, ku saurara da kyau ga abin da zan faɗa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بِتْرُسْ يَتَاشِ ڟَيٜىٰ تَرٜىٰدَ شَا طَيَنَّنْ، يَطَغَ مُرْيَ يَيِ مُسُ جَوَابِے، يَثٜىٰ، كُو یَنْعُوَنَ يَهُودَاوَا دَ دُكَنْ مَاسُ ذَمَ أَ عُرُوشَلِيمَ، كُجِ، كُكُمَ كُلَ دَ أَبِنْدَ ذَنْ ڢَطَا مُكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Bitrus ya miƙe tare da sha ɗayan nan, ya ɗaga murya ya yi musu jawabi, ya ce, “Ya ku 'yan'uwana Yahudawa da dukan mazaunan Urushalima, ku kula da wannan, ku kuma saurari maganata.