Acts 2:23 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
An ba da wannan mutum gare ku bisa ga nufin Allah da kuma rigyasaninsa, ku kuma tare da taimakon mugayen mutane, kuka kashe shi ta wurin kafa shi a kan gicciye.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุดู ู
ูุชูู
ููููููุ ุงููููุจูุงุฏูุดู ุบูุฑูููฐูู ุจูุณูุบู ููุฏูู ุงูููููู ฺููงูุฏููุฑู ููู
ู ุฏู ููุฏูู ููุฑูุบูุง ููุณูููุ ูููู ูููู ุบูุซููููููฐุดูุ ูููู ููุดูููฐุดู ุชูููููููู ู
ูุงุณู ุฐููููุจูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
shi Yesun nan fa, an ba da shi bisa ฦaddarar Allah da rigyasaninsa, ku kuwa kuka gicciye shi, kuka kashe shi, ta hannun masu zunubi.