Acts 2:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma shi annabi ne ya kuma san abin da Allah ya yi masa alkawari da rantsuwa cewa zai ɗora ɗaya daga cikin zuriyarsa a kan gadon sarautarsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
شِ أَنَّبِے نٜىٰ، كُمَ يَسَنْ اللَّهْ يَيِ مَسَ أَلْڧَوَرِ تَرٜىٰدَ ضَنْڟُوَا، ثٜىٰوَ ذَيْ نَطَ وَنِ دَغَ ثِكِنْ ذُرِيَرْسَ سَرْكِے، كَمَرْ يَدَّ يَنَطَ شِ دَاوُدَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, da yake shi annabi ne, ya kuma san Allah ya rantse masa, cewa zai ɗora wani daga cikin zuriya tasa kan kursiyinsa,