Acts 2:37 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da mutane suka ji wannan, sai suka soku a zuci sai suka ce wa Bitrus da sauran manzanni, “’Yan’uwa, me za mu yi?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ دَ سُكَجِ حَكَ، كَلْمَرْ تَا سُواْكِ ذُوثِيَارْسُ، سُكَثٜىٰ وَ بِتْرُسْ دَ سَوْرَنْ مَنْذَنِّےنْ «یَنْعُوَ، مٜىٰنٜىٰنٜىٰ ذَامُيِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, da suka ji haka, maganar ta soke su a zuci, suka ce wa Bitrus da sauran manzannin, “'Yan'uwa, me za mu yi?”