Acts 20:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da hayaniyar ta kwanta, sai Bulus ya aika a kira almajiran, kuma bayan ya ƙarfafa su, sai ya yi bankwana ya tafi Makidoniya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْدَ ضِكِثِنْ يَݣُونْتَ، بُلُسْ يَكِرَا مَاسُبِے؞ دَ يَڧَرْڢَڢَ مُسُ ذُوثِيَا، سَيْ يَيِ بَنْ ݣُونَ دَسُو، يَتَڢِے ڧَسَرْ مَكِدُواْنِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bayan hargowar nan ta kwanta, Bulus ya kira masu bi, bayan ya ƙarfafa musu zuciya, ya yi bankwana da su, ya tafi ƙasar Makidoniya.