Acts 20:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Yanzu na san cewa ba ko ɗaya daga cikinku wanda na zazzaga ina muku wa’azin mulkin Allah da zai sāke ganina.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«تُواْ، يَنْذُ نَسَنِ دُكَنْكُ بَذَاكُ سَاكٜىٰ غَنِينَبَ، كُو دَ نَظَظْذَاغَ ثِكِنْكُ إِنَ يِمُكُ شٜىٰلَرْ مُلْكٍ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, ga shi, yanzu na san dukanku ba za ku ƙara ganina ba, ku da na zazzaga cikinku ina yi muku bisharar Mulkin Allah.