Acts 21:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan muka yi ’yan kwanaki da dama a can, sai wani annabin da ake kira Agabus ya gangaro daga Yahudiya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ، بَايَنْدَ مُكَيِ یَنْ ݣُونَكِے أَوُرِنْ، سَيْ وَنِ أَنَّبِے مَيْ سُونَ أَغَبُسْ يَذُواْ دَغَ يَنْكِنْ يَهُودِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, muna nan zaune 'yan kwanaki, sai wani annabi, mai suna Agabas, ya zo daga Yahudiya.