Acts 21:20 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da suka ji haka, sai suka yabi Allah. Saโan nan suka ce wa Bulus, โKa gani ษanโuwa, yawan dubban Yahudawan da suka gaskata, kuma dukansu masu himma ne a wajen bin doka.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุฏู ุณูููุฌู ุญูููุ ุณููููู ูู ุงูููููู ููุจููุงูุ ุณูููุซูููฐ ูู ุจูููุณู ยซุชููุงูุ ููุง ุบููู ุทูููุนูููุ ุฏูุจูููู ู
ูุชูููููฐ ุนูุซููููู ูููููุฏูุงููุง ุณููู ุจูุงุฏู ุบูุณูููููุ ุฏูููููุณู ูููู ู
ูุงุณู ูููุดููู ุจููู ูููุงูููุฑูููุฑู ู
ููุณููฐู ููููฐุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Su kuwa da suka ji haka, suka ษaukaka Allah. Suka ce wa Bulus, โTo, kฤ gani ษan'uwa, dubban mutane sun ba da gaskiya a cikin Yahudawa, dukansu kuwa masu himma ne wajen bin Shari'a.