Acts 21:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda suke ƙoƙari su kashe shi, sai labari ya kai ga shugaban ƙungiyar sojan Roma cewa birnin Urushalima duk ta hargitse.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنَ ڧُواْڧَرِ سُكَشٜىٰشِ كٜىٰنَنْ، سَيْ لَابَرِ يَكَيْ وُرِنْ شُوغَبَنْ ڧُنْ‌غِيَرْ سُواْجُواْجِ ثٜىٰوَ عُرُوشَلِيمَ تَنَ ثِكِنْ ضِكِثِ أَيْنُنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suna neman kashe shi ke nan, sai labari ya kai ga shugaban ƙungiyar yaƙi, wai Urushalima duk ta hargitse.