Acts 21:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Nan da nan ya ɗibi waɗansu hafsoshi da sojoji suka gangara a guje wurin taron. Da masu hargitsin suka ga shugaban ƙungiyar sojan da sojojinsa, sai suka daina dūkan Bulus.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَنْ تَكٜىٰ يَطِبِے سُواْجُواْجِ دَ مَنْيَنْ سُواْجُواْجِنْ رُواْمَ، سُكَ تَڢِے وُرِنْ دَ غُدُ؞ دَ جَمَعَرْ سُكَغَ شُوغَبَنْ دَ سُواْجُواْجِنْسَ، سَيْ سُكَ دَيْنَ دُوكَنْ بُلُسْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A nan tāke ya ɗibi soja da jarumawa, suka ruga zuwa wajensu. Su kuwa da ganin shugaban da soja suka daina dūkan Bulus.