Acts 21:39 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bulus ya amsa ya ce, “Ni mutumin Yahuda ne, daga Tarshish a Silisiya shahararren birnin nan. In ka yarda bari in yi wa mutane magana.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بُلُسْ يَأَمْسَ يَثٜىٰ «أَيْ، نِے بَيَهُودٜىٰ نٜىٰ نَ تَرْسُسْ عَڧَسَرْ كِلِكِيَ؞ نِے طَنْ بِرْنِ مَيْ مُهِمَّنْثِ نٜىٰ؞ إِنَ ضُواْڧُوانْكَ، كَبَرْنِ إِنْيِ وَمُتَنٜىٰنَّنْ مَغَنَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Bulus ya amsa ya ce, “Ai, ni Bayahude ne na Tarsus ta ƙasar Kilikiya, ɗan shahararren birni, ina roƙonka ka bar ni in yi wa mutane jawabi.”