Acts 22:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’an nan ya ce, ‘Allah na kakanninmu ya zaɓe ka ka san nufinsa ka kuma ga Mai Adalcin nan ka kuma ji kalmomi daga bakinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَثٜىٰ، ‹ اللَّهْ نَكَاكَنِّنْمُ يَذَاٻٜىٰكَ كَسَنْ نُڢِنْسَ، كَغَ مَيْ أَدَلْثِنَّنْ، كَكُمَجِ مَغَنَ دَغَ بَاكِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce, ‘Allahn kakanninmu ya zaɓe ka don kă san nufinsa, ka ga Mai Adalcin nan, ka kuma ji jawabi daga bakinsa.