Acts 22:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Na amsa na ce, ‘Ubangiji, waɗannan mutane sun san cewa na bi majami’a-majami’a na jefa waɗanda suka gaskata da kai a cikin kurkuku, in kuma yin musu dūka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«نِے كُمَ نَثٜىٰ، ‹ عُبَنْغِجِ ، أَيْ، سُو مَا كَنْسُ سُنْ سَنِ ثٜىٰوَ عَكُواْوَثٜىٰ مَجَمِعَ نَطَطَّوْرٜىٰ وَطَنْدَ سُكَ غَسْكَتَادَكَيْ، نَكُمَ دُوكٜىٰسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ni kuma na ce, ‘Ya Ubangiji, ai, su ma kansu sun sani a kowace majami'a na ɗaɗɗaure waɗanda suka gaskata da kai, na kuma daddoke su.