Acts 22:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da jarumin ya ji haka sai ya je wurin shugaban ƙungiyar sojan ya ce masa, “Me kake so yi ne? Wannan mutum ɗan ƙasar Roma ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَبَبَّنْ سُواْجَنْ رُواْمَ يَجِ حَكَ، سَيْ يَجٜىٰ وُرِنْ شُوغَبَنْ يَثٜىٰ مَسَ «مٜىٰ عَكٜىٰ شِرِنْ يِنٜىٰ؟ مُتُمِنَّنْ ڢَا يَنَدَ یَنْثِنْ رُواْمَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da jarumin ɗin ya ji haka, sai ya je ya shaida wa shugaban, ya ce, “Me kake shirin yi ne? Mutumin nan fa Barome ne.”