Acts 22:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai shugaban ƙungiyar sojan ya je ya tambayi Bulus ya ce, “Faɗa mini, kai ɗan ƙasar Roma ne?” Bulus ya ce, “I.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ شُوغَبَنْ يَذُواْ يَثٜىٰ وَ بُلُسْ «غَيَ مِنِ غَسْكِيَ، كَيْ كَنَدَ یَنْثِنْ رُواْمَ؟» سَيْ بُلُسْ يَثٜىٰ «عِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai shugaban ya zo ya ce wa Bulus, “Faɗa mini gaskiya, kai kuwa Barome ne?” Sai ya ce, “I”.