Acts 23:14 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka je wajen manyan firistoci da dattawa suka ce, “Mun yi babbar rantsuwa cewa ba za mu ci kome ba sai mun kashe Bulus.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَجٜىٰ وُرِنْ مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ شُوغَبَنِّ، سُكَثٜىٰ «مُنْيِ بَبَّرْ ضَنْڟُوَا ثٜىٰوَ بَذَامُثِبَ، بَذَامُ شَا بَ سَيْ مُنْ كَشٜىٰ مُتُمِنَّنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka je wurin manyan firistoci da shugabanni, suka ce, “Mun yi wata babbar rantsuwa, cewa za mu zauna ba ci ba sha sai mun kashe Bulus.