Acts 23:34 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gwamna ya karanta wasiƙar ya kuma tambaya ko daga wanda lardi ne ya fito. Da ya ji cewa shi daga Silisiya ne,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ ڠُومْنَ يَكَرَنْتَ وَسِيڧَرْ، يَتَمْبَيِ بُلُسْ كُواْ شِ دَغَ وَنٜىٰ يَنْكِ نٜىٰ؞ دَ يَجِ دَغَ كِلِكِيَ يَكٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da ya karanta wasiƙar, ya tambayi Bulus ko shi mutumin wane lardi ne? Da ya ji daga Kilikiya yake,