Acts 23:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bulus, da ya gane cewa waɗansu daga cikinsu Sadukiyawa ne sauran kuma Farisiyawa ne, sai ya ɗaga murya a Majalisar ya ce, “’Yan’uwana, ni Bafarisiye ne, ɗan Farisiyawa. Ana mini shari’a saboda begen da nake da shi a kan tashin matattu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ بُلُسْ يَكُلَ ثٜىٰوَ وَطَنْسُنْسُ سَدُوكِيَاوَا نٜىٰ، وَطَنْسُ كُمَ ڢَرِسِيَاوَا نٜىٰ، سَيْ يَتَادَ مُرْيَ أَ مَجَلِسَرْ يَثٜىٰ «یَنْعُوَ، نِے مَا بَڢَرِسِيٜىٰ نٜىٰ، طَنْ ڢَرِسِيَاوَا؞ غَاشِ كُوَ سَبُواْدَ نَسَا ذُوثِيَا غَ تَاشِنْ مَتَتُّو شِے يَسَا عَكٜىٰيِ مِنِ شَرِيعَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma da Bulus ya ga sashe ɗaya Sadukiyawa ne, ɗayan kuma Farisiyawa, ya ɗaga murya a majalisar ya ce, “Ya 'yan'uwa, ni ma Bafarisiye ne, ɗan Farisiyawa. Ga shi kuwa, saboda na sa zuciya ga tashin matattu ne ake yi mini shari'a.”