Acts 24:25 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Bulus ya ci gaba jawabi a kan adalci, kamunkai da kuma hukunci mai zuwa, sai Felis ya tsorata ya ce, “Yanzu kam, ya isa haka! Kana iya tafi. In na sami zarafi, zan kira ka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً بُلُسْ يَڢَارَ بَادَ بَيَانِ عَكَنْ أَدَلْثِے دَ شَنْ ڧَرْڢِنْ شَعَوَرْ جِكِے دَ كُمَ رَانَرْ حُكُنْثِنَّنْ مَيْ ذُوَا؞ دَجِنْ حَكَ سَيْ ڟُواْرُواْ يَكَامَ ڢٜىٰلِسْ، سَيْيَثٜىٰ وَ بُلُسْ «يَنْذُ دَيْ كَكُواْمَ؞ عِدَنْ نَا سَامِ ظَرَڢِ ذَنْ كِرَاكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bulus yana ba da bayani a kan adalci, da kamunkai, da kuma hukuncin nan mai zuwa, Filikus ya kaɗu, ya kāda baki ya ce, “Yanzu kam, sai ka koma. In na sami zarafi nā kira ka.”