Acts 25:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kwana uku bayan isowa a lardin, sai Festus ya haura daga Kaisariya zuwa Urushalima,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ، بَايَنْ ݣُونَ عُكُ دَ ڢٜىٰسْتُسْ يَ إِسُواْ دُواْمِنْ يَكَامَ عَيْكِنْ ڠُومْنَ، سَيْ يَتَاشِ دَغَ كَيْسَرِيَ يَتَڢِے عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, da Festas ya iso lardinsa, bayan kwana uku sai ya tashi daga Kaisariya ya tafi Urushalima.