Acts 26:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Abin da na yi ke nan a Urushalima. Da izinin manyan firistoci na sa tsarkaka da yawa a kurkuku, sa’ad da kuma ake kashe su, nakan ka da ƙuri’ata gāba da su.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَبِنْدَ نَيِ كٜىٰنَنْ أَ عُرُوشَلِيمَ، حَرْ نَسَامِ إِظْنِ دَغَ وُرِنْ مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دُواْمِنْ إِنْ كُلّٜىٰ ڟَرْكَكَا دَيَوَ عَكُرْكُكُ؞ حَرْ مَا لُواْكَثِنْ دَ عَكٜىٰ كَشٜىٰسُ إِنَ غُواْيُوانْ بَايَنْ حَكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na kuwa yi haka a Urushalima, har na sami izini daga manyan firstoci, na kulle tsarkaka da yawa a kurkuku. Har ma a lokacin da ake kashe su ina goyon bayan yin haka.