Acts 26:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ka buɗe idanunsu su kuwa juyo daga duhu zuwa haske, daga mulkin Shaiɗan kuma zuwa wurin Allah, domin su sami gafarar zunubai da kuma matsayi a cikin waɗanda aka tsarkake ta wurin bangaskiya a cikina.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُواْمِنْ كَبُوطٜىٰ مُسُ إِدَانُو، سُجُويُواْ دَغَ دُهُ ذُوَا حَصْكٜىٰ دَغَ كُمَ إِيكُوانْ شَيْطَنْ ذُوَا إِيكُوانْ اللَّهْ ؞ تَهَكَ ذَاسُ سَامِ غَاڢَرَرْ ذُنُبَيْ دَ كُمَ غَادُواْ تَرٜىٰدَ دُكَنْ وَطَنْدَ سُكَ ذَمَ مَاسُ ڟَرْكِے سَبُواْدَ سُنْ بَادَ غَسْكِيَ غَرٜىٰنِ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
domin ka buɗe musu ido, su juyo daga duhu zuwa haske, daga kuma mulkin Shaiɗan zuwa wurin Allah, domin su sami gafarar zunubai, da kuma gādo tare da dukan tsarkaka saboda sun gaskata da ni.’ ”