Acts 26:20 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da farko ga waษanda suke a Damaskus, saโan nan ga waษanda suke a Urushalima da kuma cikin dukan Yahudiya, da kuma ga Alโummai su ma, na yi waโazi don su tuba su juyo ga Allah su kuma tabbatar da tubansu ta wurin ayyukansu.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ฺููขูุงุฑููู ููู
ูุชูููููฐูู ุฏูู
ูุดฺูงู ููุนูุธูุ ุณูุนููู ูููู ููู
ูุชูููููฐูู ุนูุฑููุดููููู
ู ุฏู ูููุงูุนููู ุนููููููููู ูููููุฏูููุ ุณูุนููู ููู
ู ูููู ูู ููุทูููุฏู ุจูุง ูููููุฏูุงููุง ุจู ุซูููฐูู ุณูุชููุจู ุณูุฌูููููุงู ุบู ุงูููููู ุ ุณูููู
ููู ุงููุจูุจููููู ุฏู ุฐูุงุณู ููููู ุณููู ุชููุจูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da fari, na yi wa mutanen Dimashฦu wa'azi, sa'an nan na yi a Urushalima da dukan kewayen ฦasar Yahudiya, sa'an nan kuma na yi wa al'ummai, cewa su tuba su juyo ga Allah, su kuma yi aikin da zai nuna tubarsu.