Acts 27:23 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Jiya da dare wani mala’ikan Allahn da nake nasa nake kuma bauta wa ya tsaya kusa da ni
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا أَدَرٜىٰنْ جِيَ وَنِ مَلاَىِٕكَنْ اللَّهْ وَنْدَ نَكٜىٰ نَاسَ، وَنْدَ نَكٜىٰ كُمَ بَوْتَا مَسَ، يَڟَيَ كُسَدَنِے،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Don a daren jiya wani mala'ikan Allah wanda ni nasa ne, nake kuma bauta masa, ya tsaya kusa da ni,