Acts 28:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka kāsa yarda da juna suka fara watsewa bayan Bulus ya yi wannan magana guda cewa, “Ruhu Mai Tsarki ya faɗa wa kakannin-kakanninku gaskiya sa’ad da ya ce ta bakin annabi Ishaya cewa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ بَسُ يَرْدَ دَ جُونَبَ؞ كَاڢِنْ سُبَرْ وُرِنْ سَيْ بُلُسْ يَيِمُسُ مَغَنَ طَيَ يَثٜىٰ «أَشٜىٰ كُوَ، رُوحُ مَيْ ڟَرْكِے يَڢَطِ غَسْكِيَ دَ يَيِ وَكَاكَنِّنْكُ مَغَنَ تَبَاكِنْ أَنَّبِے عِشَايَ ثٜىٰوَ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da suka kasa yarda a junansu, kafin su watse sai Bulus ya yi musu magana ɗaya ya ce, “Ashe kuwa, Ruhu Mai Tsarki daidai ya faɗa, da ya yi wa kakanninku magana ta bakin Annabi Ishaya cewa,