Acts 28:4 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da mutanen tsibirin suka ga macijin yana lilo a hannunsa, sai suka ce wa juna โLalle, wannan mutum mai kisankai ne; gama ko da yake ya tsira daga teku, Adalci bai bar shi ya rayu ba.โ
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุฏู ู
ูุชูููููฐูู ููุฑููู ุณูููุบู ู
ูุซููุฌููู ูููู ูููููุงู ุงูู ุญูููููู ุจูููุณูุ ุณููู ุณูููุซูููฐ ููุฌููููููุณู ยซููููููู ู
ูุชูู
ูููููู ู
ููู ููุณููู ููููููููฐ! ุบูุงุดูุ ูููุงูุฏูููููููฐ ฺููููุฑูุง ุฏูุบู ุชูููฐููุ ุฏูููุฏููููู ุงููููุญููู ูููู ุจูููุณู ุณููู ููู
ูุชูุยป
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da mutanen garin suka ga mugun ฦwaron nan a makale a hannun Bulus, suka ce wa juna, โLalle mutumin nan mai kisankai ne, kun ga ko da yake ya tsira daga bahar, duk da haka alhaki yana binsa sai ya mutu.โ