Acts 28:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen kuma suka yi zato zai kumbura ko kuma nan da nan zai fāɗi matacce, amma da aka daɗe ba su ga wani abu ya faru da shi ba, sai suka sāke ra’ayi suka ce shi wani allah ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنَ ڟَمَّنِ ذَيْ كُمْبُرَ كُواْ يَڢَاطِ نَنْ تَكٜىٰ يَمُتُ، عَمَّا دَ سُكَ دَطٜىٰ بَسُغَ وَنِ أَبُ يَڢَرُ دَشِ بَ، سَيْ سُكَسَاكٜىٰ تُنَانِ سُكَثٜىٰ شِ وَنِ اللَّهْ نٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Su kuwa suna zaton wurin zai kumbura, ko kuwa farat ɗaya ya fāɗi matacce. Amma da aka daɗe suka ga ba abin da ya same shi, suka sāke magana suka ce lalle shi wani Allah ne.