Acts 3:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Bitrus ya ga haka, sai ya ce musu, “Mutanen Isra’ila, don me wannan ya ba ku mamaki? Don me kuke kallonmu sai ka ce da ikon kanmu ne ko kuwa don ibadarmu ne muka sa wannan mutum ya yi tafiya?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ بِتْرُسْ يَغَ حَكَ، سَيْيَيِ وَجَمَعَ جَوَابِے يَثٜىٰ «كُو إِسْرَٰٓءِيلَاوَا، دُوانْمٜىٰ كُكٜىٰ مَامَاكِنْ وَنَّنْ؟ دُوانْمٜىٰ كُمَ كُكٜىٰ تَكَلُّوانْمُ، سَيْكَثٜىٰ دَ إِيكُوانْ كَنْمُ نٜىٰ، كُواْ كُوَ دُوانْ أَنِيَرْمُ ثِكِنْ بِنْ اللَّهْ نٜىٰ مُكَ سَا مُتُمِنَّنْ يَيِ تَڢِيَ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Bitrus ya ga haka, sai ya yi wa jama'a jawabi, ya ce, “Ya ku 'yan'uwa Isra'ilawa, don me kuke mamakin wannan? Don me kuma kuke ta dubanmu, sai ka ce da ikon kanmu ne, ko kuwa don ibadarmu muka sa shi tafiya?