Acts 3:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Bitrus ya ce, “Azurfa ko zinariya ba ni da su, amma abin da nake da shi, shi zan ba ka. A cikin sunan Yesu Kiristi Banazare, ka yi tafiya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا بِتْرُسْ يَثٜىٰ «أَظُرْڢَا دَ ظِينَارِيَ كَمْ، بَانِدَسُو، عَمَّا أَبِنْدَ نَكٜىٰ دَشِ، شِے ذَنْبَاكَ؞ عَثِكِنْ سُونَنْ عِيسَىٰ أَلْمَسِيحُ بَنَظَرٜىٰتْ، تَاشِ كَيِ تَڢِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Bitrus ya ce, “Kuɗi kam, ba ni da su, amma abin da nake da shi, shi zan ba ka. Da sunan Yesu Almasihu Banazare, yi tafiya.”