Acts 4:36 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yusuf, wani Balawe daga Saifurus, wanda manzanni suke kira Barnabas (wanda yake nufin Ɗan Ƙarfafawa)
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَكَ وَنِ مَيْ سُونَ يُوسُڢَ يَيِ؞ شِ مُتُمِنْ ذُرِيَرْ لَوِ نٜىٰ، أَصَلِنْسَ مُتُمِنْ سَيِڢُرُسْ نٜىٰ، وَنْدَ مَنْذَنِّےنْ سُكٜىٰثٜىٰ دَشِ بَرْنَبَ، وَتُواْ، مَيْ ڧَرْڢَڢَ ذُوثِيَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ana cikin haka sai Yusufu, wani Balawiye, asalinsa mutumin tsibirin Kubrus, wanda manzannin suke kira Barnaba, (wato ɗan ƙarfafa zuciya),