Acts 5:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bitrus da sauran manzannin suka amsa suka ce, “Dole ne mu yi wa Allah biyayya a maimakon mutane!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا بِتْرُسْ دَ مَنْذَنِّےنْ سُكَ أَمْسَ سُكَثٜىٰ «دُواْلٜىٰنٜىٰ مُيِ وَ اللَّهْ بِيَيَّ ڢِيٜىٰدَ مُيِ وَمُتُمْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Bitrus da manzannin suka amsa suka ce, “Wajibi ne mu yi wa Allah biyayya fiye da mutum.