Acts 5:40 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Jawabinsa ya rinjaye su. Suka kira manzannin suka sa aka yi musu bulala. Sa’an nan suka kwaɓe su kada su ƙara magana a cikin sunan Yesu, suka kuma bar su suka tafi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ كُمَ كِرَوُاْ مَنْذَنِّےنْ، سُكَيِ مُسُ بُلَلَ، سُكَجَا مُسُ كُنّٜىٰ كَدَ سُڧَارَ يِنْ مَغَنَ ثِكِنْ سُونَنْ عِيسَىٰ ؞ سَعَنً سُكَ سَكٜىٰسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka bi shawara tasa, suka kuma kirawo manzannin, suka yi musu dūka, suka kwaɓe su kada su ƙara magana da sunan Yesu, sa'an nan suka sake su.