Acts 5:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bitrus ya ce mata, “Ta yaya kuka yarda ku gwada Ruhun Ubangiji? Duba! Sawun mutanen da suka binne mijinki suna bakin ƙofa, za su kuwa ɗauke ki zuwa waje ke ma.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا بِتْرُسْ يَثٜىٰ مَتَ «يَيَ كُكَ حَطَ بَاكِ كُڠُودَ رُوحٌ عُبَنْ‌غِجِ ؟ غَاشِ، كِجِ تَڢِيَرْ وَطَنْدَ سُكَ بِنّٜىٰ مِجِنْكِ، سُنَ بَاكِنْ ڧُواْڢَ، ذَاسُ كُوَ طَوْكٜىٰكِ سُڢِتَرْ دَكٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Bitrus ya ce mata, “Ƙaƙa kuka gama baki ku gwada Ruhun Ubangiji? Kin ji tafiyar waɗanda suka binne mijinki, har sun iso bakin ƙofa ma, za su kuwa ɗauke ki, su fitar da ke.”