Acts 6:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka maganar Allah ta yaɗu. Yawan almajirai a Urushalima kuwa ya yi saurin ƙaruwa, firistoci masu yawa kuma suka zama masu biyayya ga wannan bangaskiya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَلْمَرْ اللَّهْ كُوَ سَيْ ڧَارَ يَطُوَ تَكٜىٰيِ؞ يَوَنْ مَاسُبِے كُمَ عَثِكِنْ بِرْنِنْ عُرُوشَلِيمَ سَيْ ڧَارُوَ يَكٜىٰ تَيِ سُواْسَيْ، ڢِرِسْتُواْثِے مَاسُيَوَ سُواْسَيْ كُمَ سُكَ كَرْٻِ بَنْغَسْكِيَرْ نَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Maganar Allah kuwa sai ƙara haɓaka take yi, yawan masu bi kuma a birnin Urushalima sai ta ƙaruwa yake yi ƙwarai da gaske, firistoci masu yawan gaske kuma suka yi na'am da bangaskiyar nan.