Acts 7:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Aka dawo da gawawwakinsu Shekem aka binne su a kabarin da Ibrahim ya saya daga wurin ’ya’yan Hamor da waɗansu kuɗi a Shekem.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عَكَ ݣُوسُواْسُ عَكَ مَيْدَسُو شٜىٰكٜىٰمْ، عَكَسَاسُ عَكَبَرِنْ دَ إِبْرَٰهِيمْ يَسَيَ دَ كُطِنْ أَظُرْڢَا أَوُرِنْ یَیَنْ هَمُوارْ أَنَنْ شٜىٰكٜىٰمْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai aka ɗebo su aka mai da su Shekem, aka sa su a kabarin da Ibrahim ya saya da kuɗi azurfa a wurin 'ya'yan Hamor a nan Shekem.