Acts 7:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma mutumin da yake wulaƙanta ɗayan, ya tura Musa a gefe ya ce, ‘Wa ya mai da kai mai mulki, da alƙali a kanmu?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مَيْ ثُوتَرْ طَنْعُوَنْسَ يَتُرٜىٰ مُوسَٰى غٜىٰڢٜىٰ، يَثٜىٰ، ‹وَ يَسَاكَ كَذَمَ شُوغَبَنْمُ دَ أَلْڧَلِنْمُ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma mai cutar ɗan'uwa nasa ya ture Musa, ya ce, ‘Wa ya sa ka shugaba da alƙali a kanmu?