Acts 7:37 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Wannan Musa ne ya ce Isra’ilawa, ‘Allah zai aika muku wani annabi kamar ni daga cikin mutanenku.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَنَّنْ مُوسَٰى شِينٜىٰ وَنْدَ يَثٜىٰ وَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا، ‹ اللَّهْ ذَيْ عَيْكُواْ مُكُ دَ وَنِ أَنَّبِے دَغَ ثِكِنْ مُتَنٜىٰنْكُ، كَمَرْ يَدَّ يَعَيْكٜىٰنِ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wannan shi ne Musan da ya ce wa Isra'ilawa, ‘Allah zai tasar muku da wani annabi daga cikin 'yan'uwanku, kamar yadda ya tashe ni.’