Acts 7:56 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya ce, “Ga shi, na ga sama a buɗe da kuma Ɗan Mutum tsaye a hannun dama na Allah.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِسْتِڢَنُسْ يَثٜىٰ «دُوبَ، إِنَ غَنِنْ سَمَ عَبُوطٜىٰ دَ كُمَ طَنْ مُتُمْ أَڟَيٜىٰ أَ حَنُّنْ دَامَ نَ اللَّهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce, “Ga shi, ina ganin sama a buɗe, da kuma Ɗan Mutum tsaye dama ga Allah.”