Acts 7:60 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ya durƙusa ya ɗaga murya ya ce, “Ubangiji, kada ka riƙe wannan zunubi a kansu.” Da ya faɗi haka, sai ya yi barci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَدُرْڧُسَ، يَطَغَ مُرْيَ دَ ڧَرْڢِے يَثٜىٰ « عُبَنْ‌غِجِ ، كَدَ كَلِسَّڢْتَ وَنَّنْ ذُنُوبِ عَكَنْسُ؞» دَ ڢَطِنْ حَكَ، سَيْ يَيِ بَرْثِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ya durƙusa, ya ɗaga murya da ƙarfi, ya ce, “Ya Ubangiji, kada ka ɗora musu wannan zunubi.” Da faɗar haka sai ya yi barci.